Hotunan zanga-zanga kan dokar kalaman kiyayya a Najeriya

An wallafa

Wasu 'yan Najeriya suna zanga-zangar nuna kin amincewarsu game da kudirin dokar nan ta kalaman kiyayya wato Hate Speech Bill, wanda Sanata Alyu Abdullahi Sabi ya gabatar a Majalisar Dattawa.