Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
APC ce ke da rinjaye a Majalisar Dattijai – Ndume
An wallafa
Tun bayan ficewar da wasu sanatocin APC suka sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, sabani ya barke tsakanin 'ya'yan jam'iyyun kan wanda ya ke da rijnye.
Daya daga sanatocin APC Ali Muhammad Ndume ya ba da alkalumman da ya ce sun nuna jam'iyyarsu ce ke da rinjaye a majalisar ta dattijai.
Karin labaran da za ku so ku karanta