Yadda ake kaɗa ƙuri'a a zaɓen gwamnonin jihohi a Najeriya
Yadda ake kaɗa ƙuri'a a zaɓen gwamnonin jihohi a Najeriya
An wallafa
Da safiyar ranar Asabar 18 ga watan Maris ne al'ummar Najeriya suka isa rumfunan zabe domin kada ƙuri'a a zaɓen gwamnoni da ƴan majalisar jihohi.
Ga yadda wasu suka kaɗa ƙuri'un nasu a sassa daban-daban na Najeriya.



