Gane Mini Hanya 22/04/23

Bayanan sautiLatsa hoton da ke sama domin sauraron shirin
Gane Mini Hanya 22/04/23
An wallafa

A jamhuriyar Nijar Maganar ilimi na kan gaba a batutuwan da shugaban ƙasar Muhammad Bazoum mayar da hankali, don haka shugaban ke ƙoƙarin kawo gyara a fannin, ta hanyar horar da malamai da inganata karatun ‘ya’ya mata da ƙoƙarin kawar da azuzuwan zana.

Muhammad Kasim Muktar shi ne ministan ilimin makarantun koyar da fasaha da sana’o’in hannu ga kuma ƙarin bayanin da ya yi wa wakiliyarmu Tchima llla Issoufou