Yadda zafi da rashin wuta ke sa Kanawa warwason ƙanƙara

Bayanan bidiyo, Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyon
Yadda zafi da rashin wuta ke sa Kanawa warwason ƙanƙara
An wallafa

A yayin da ake azumi a cikin yanayin zafin rana a wasu yankunan arewacin Najeriya, mutane na rububin sayen ƙanƙanra a birnin Kano da ke arewacin Najeriya.

Mutanen sun kuma koka kan rashin samu ƙaƙarar sakamakon ƙarancin wutar lantarki da suka ce ana samu a birnin.

Lamarin ya sa farashin ƙanƙarar ya yi tashin gwauron zaɓo.