Ku San Malamanku tare da Sheikh Ahmad Mahmud Izzar Sunnah
Ku San Malamanku tare da Sheikh Ahmad Mahmud Izzar Sunnah
An wallafa
A filinmu na Ku San Malamanku na wannan mako, za mu kawo muku tattaunawa da Sheikh Ahmad Mahmud da aka fi sani da Izzar Sunnah, malamin addini a birnin Maiduguri.
An haifi shehun malamin a birnin Maiduguri kuma inda ya tafi garin Mubi da ke jihar Adamawa kuma a nan ya samu ya haddace Alƙur'ani.
Bayan nan ne kuma ya koma Maiduguri ya yi makarantar sakandire da jami'a domin samun digiri.



