'Ba ƙasashen Yamma ne ke bai wa Najeriya umarni ba kan Nijar'
'Ba ƙasashen Yamma ne ke bai wa Najeriya umarni ba kan Nijar'
An wallafa
Filin Gane Mini Hanya na wannnan makon ya tattauna da Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yusuf Tuggar.
Ministan ya bayyana shirin da suke yi na dawo da dimokuraɗiyya a Nijar maƙabciya, yana mai musanta batun cewa ƙasashen Yamma ne ke bai wa Najeriya umarni a yunƙurin.