Amsoshin Takardunku 26/11/2022

Amsoshin Takardunku 26/11/2022
An wallafa

Shin kun san dalilin da yake sa haƙoran mutum ke zubewa a lokacin da ya tsufa? Kuma me mutum zai yi domin magance haka?

Dakta Isah Tijjani Dawaki da ke asibitin Mallam Aminu Kano ya amsa wadannan tambayo tare da ƙarin bayani.