Yadda ake taimaka wa masu ƙananan sana'o'i a Abuja

Yadda ake taimaka wa masu ƙananan sana'o'i a Abuja
An wallafa

Yayin da ake fama da ƙaruwar rashin aikin yi a Najeriya, Hukumar tallafa wa masu ƙananan sana'o'i a Abuja ta ce takan taimaka wa mata da matasa a faɗin yankin birnin tarayya.