Amsohin Takardunku 18/02/23
Amsohin Takardunku 18/02/23
An wallafa
Shirin namu na wannan makon ya amsa ɗinbim tambayoyi da kuka aiko mana game da dalilan da yake sanya wa a sauya fasalin kuɗi a ƙasa.
Dangane da wannan tambaya Raliya Zubairu ta tuntuɓi Dakta Shamsudden Muhammad masanin tattalin arziki kuma malami a jami'ar bayero da ke Kano a Najeriya.