Ku San Malamaku tare da Mallam Nuhu Aliyu
Ku San Malamaku tare da Mallam Nuhu Aliyu
An wallafa
Mallam Nuhu Aliyu mutum ne mazaunin Kano ɗan asalin jihar Borno.
Kamar sauran malamai, ya yi karatu a wurare daban-daban a Arewacin Najeriya.
Haka nan ya koyar da wasu daga cikin sanannun malaman addinin Musulunci a ƙasar Hausa, cikin su har da marigayi Sheikh Jafar Adam.




