Ku San Malamanku tare da Sheikh Muhammad Jamil Alkadiri
An wallafa
Shirin Ku San Malamanku na wannan makon ya tattauna ne da Sheikh Muhammad Jamil Alkadiri, malamin addinin musulunci a jihar Kano da ke arewacin Najeriya.
Shirin Ku San Malamanku na wannan makon ya tattauna ne da Sheikh Muhammad Jamil Alkadiri, malamin addinin musulunci a jihar Kano da ke arewacin Najeriya.