Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Ra'ayi Riga: Rashin kammaluwar zabe a Najeriya
An wallafa
Hukumar Zaben Najeriya, INEC, ta ayyana Asabar 23 ga watan Maris, a matsayin ranar da za a kammala zabukan kasar a wasu jihohi shida.