Ra'ayi Riga: Rashin kammaluwar zabe a Najeriya
An wallafa
Hukumar Zaben Najeriya, INEC, ta ayyana Asabar 23 ga watan Maris, a matsayin ranar da za a kammala zabukan kasar a wasu jihohi shida.
Hukumar Zaben Najeriya, INEC, ta ayyana Asabar 23 ga watan Maris, a matsayin ranar da za a kammala zabukan kasar a wasu jihohi shida.