Ra'ayi Riga: Barkewar cutar kwalara da matakan magance ta

An wallafa

Shirinmu na Ra'ayi Riga ya tatauna ne kan barkewar cutar kwalara a wasu kasashen Afirka.

Batun ya yi tsokaci ne musamman kan barkewar cutar a Najeriya da Jamhuriyar Nijar, da kuma matakan magance ta.

Ahmad Abba Abdullahi ne ya gabatar da shirin.