Shirin Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu 10/5/2020

An wallafa

A cikin Shirin Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu na wannan makon mun tattauna da wasu ɗalibai ƴan arewacin Najeriya da ke karatu a ƙasar waje kan wani bincike da suka yi game da cutar korona.

Ahmad Abba Abdullahi ne ya tattauna da Umar Shehu Umar da ke karatu a Birtaniya, da kuma Mubarak Mahmud da ke karatu a Faransa.