Yadda Musulmai da Kirista suka sasanta bayan kashe-kashe a birnin Jos

Yadda Musulmai da Kirista suka sasanta bayan kashe-kashe a birnin Jos
An wallafa

Filin Gane Mini Hanyan wannan makon ya gabatar da rahoto na musamman ne kan yadda Musulmai da Kirista suka sasanta tsakaninsu bayan shekaru na rikici a birnin Jos na Jihar Filato.

Mukhtari Adamu Bawa ne ya haɗa rahoton yayin ziyarar aiki da ya kai birnin a watannin baya.