Hikayata: Labarin Wannan Rayuwa

Hikayata: Labarin Wannan Rayuwa
An wallafa

A ci gaba da kawo muku labarai 12 da alƙalan gasar Hikayata suka ce sun cancanci yabo.

A yau mun kawo muku labarin 'Wannan Rayuwa' wanda Fatima Rabi'u Janyau da ke Tudun Wada sabuwar hanya birnin Gusau jihar Zamfara ta rubuta.

Badariyya Tijjani kalarawi kuma ta karanta.